HAUSA NEWS Firaministan India ya taya Musulmai murnar Salla karar By Aksam Media - April 22, 2023 FacebookTwitterPinterestWhatsAppEmailTelegramCopy URL Shugaban kasar India Narendra Modi ya mika sakon taya murna ga Musulman kasar sa da na fadin Duniya baki daya Kazalika yayi addu’ar Allah ya kara wa al’ummar kasar sa ta India lafiya da arziki. Shugaban ya wallafa sakon nasa ne a shafinsa na Twitter