Firaministan India ya taya Musulmai murnar Salla karar

Shugaban kasar India Narendra Modi ya mika sakon taya murna ga Musulman kasar sa da na fadin Duniya baki daya

Kazalika yayi addu’ar Allah ya kara wa al’ummar  kasar sa ta India lafiya da arziki.

Shugaban ya wallafa sakon nasa ne a shafinsa na Twitter

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments