Jam’iyun adawa sunyi watsi da sakamakon zaben jihar Kaduna

Rahotanni na nuni da cewa jam’iyun adawa da suka yi takarar gwamnan a jihar Kaduna sun yi watsi da sakamakon zaben da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta fitar wanda ta ayyana Dan takarar jam’iyar APC sanata Uba Sani a matsayin wanda ya lashe zaben gwamna a jihar

Jam’iyun da suka yi watsi da sakamakon zaben sun hadar da babbar jam’iyar adawa ta PDP da, Isah Ashiru Kudan, yayi wa takara sai jam’iyar NNPP da, Sen. Suleiman Hunkuyi,  yayi wa takara

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments