• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home HAUSA NEWS

Ina Jan hankalin al’umma da su zabi cancanta a Kono Da kasa baki daya: Dacta Umar Tanko yakasai.

Aksam Media by Aksam Media
December 7, 2022
in HAUSA NEWS
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban yakin Neman zaben Dantakarar Gwamnan jihar kano a zaben shekara ta 2023 a jamiyyar APC Dr. Umar Tanko yakasai, ya shawarci alummar jihar kano da kasa baki daya, da su kasance masu zabar nagartattun mutane da za su kula da hakkokinsu da sauke nauyi da alkawarin da suka dauka a lokutan yakin Neman zabe.

Dr. Umar Tanko ya bayyana haka ne,a lokacin da yake zantawa da manema labarai dangane da gwanayensa Dr.Nasuru Yusuf Gawuna da Dantakarar shugabancin kasa Asiwaju Bola Ahmed Tunubu,bisa gudunmawar da suka bayar a lokutan baya da suka gabata,Wanda ya gudana a gidansa dake nan jihar kano.

RelatedPosts

Jam’iyun adawa sunyi watsi da sakamakon zaben jihar Kaduna

Jam’iyun adawa sunyi watsi da sakamakon zaben jihar Kaduna

March 21, 2023
Jam’iyar PDP tayi watsi da sakamakon zaben jihar katsina

Jam’iyar PDP tayi watsi da sakamakon zaben jihar katsina

March 21, 2023

An Sami mamakon ruwan sama karo na farko a bana a garin Kaduna

March 21, 2023

Yace,Alummar jihar kano, mutane ne, da suke da ilimi da basira da ajiye abubuwan tarihi akan duk wasu shugabanni da suka jagarancesu ,inda yace,alumma sun San Waye Dr.Nasuru Yusuf Gawuna da rawar daya taka tun daga shugabancin karamar hukumar Nassarawa da kwamishinan Gona har zuwa mataimakin Gwamnan kano,to koda wannan yakamata alumma su bibiya tare da dorashi a mizani domin zabarsa a matsayin Gwamnan jihar kano a 2023 mai zuwa.

Yace, Dr.Nasuru Yusuf Gawuna, ya tallafawa alumma ta fannoni da dama da suka hadar da baiwa dalibai tallafin karatu da Samar da magudanan ruwa da bunkasa kasuwanci musamman, bangaren harkokin Noma da taimakawa matasa da kungiyoyi da dama.

Dr.umar Tanko yakasai,ya kara da cewa, ta bangaren kyakyawar muamulla da jama,a bashi da fishin kowa ko gaba da wasu ko cin mutuncin abokanan burmin siyasa saboda basa tutar jamiyya guda,inda yace yana girmama manya da malamai da sauran alummar jihar kano da kasa baki daya.

Ya sha alwashin cewa,idon Dr.Nasuru Yusuf Gawuna, ya zama Gwamnan kano a zaben shekara ta 2023,tabbas zai cikawa alummar jihar kano alkawarirrikan da jamiyyar APC tun daga kasa har jiha suka daukar musu,da hadar da :Samar da tsaro da bunkasa tattalin arzikin kasa.

Samar da tsaro yana daga cikin jigon ci gaban kowacce kasa,saboda idon babu tsaro babu kwanciyar hankalin jama,a,Sai kuma,farfado da tattalin arziki Wanda ya shafi fannoni da dama na rayuwar alumma.

Dr.Umar yakasai, yace akan haka,Dantakarar shugabancin kasar nan a jamiyyar APC Bola Ahmed Tunubu,ya Samar da littafi mai dauke da manufofin da jamiyyar APC za ta fara kallo da zararar sun samu darewa kan shugabancin kasar nan a shekara ta 2023.

Daga cikin abubuwan da suka fitar akwai,farfado da kamfanonin da suka durkushe da Samar da wutar lantarki da bunkasa kasuwancinsu da noma da Samar da gidaje ga alummar kasa domin su samu saukin mallakar nasu da tallafawa fannin harkokin ilimi da Samar da sana,oin dogaro da kai ga matasan yankunan kudu da arewacin kasar nan ta hanyar amfani da ilimin kimiyya da fasahar sadarwar zamani,domin yakar talauci a jihohin kasar nan baki daya.

Shugaban yakin Neman zaben Gwamnan jihar kano, Dr. Umar,  yace wannan ba zai samu ba,Sai alummar jihar kano sun ba da hadin kan daya dace wajen samarwa yantakarkarun jamiyyar APC tun daga jihohi har kasa baki daya.

Ya kuma shawarci alummar jihar kano da su kasance masu kulawa da sanya yantakarkaru a mizani domin Samar da shugabanni na gari da za su bunkasa kasa da alummarta ta bangarori da dama, yadda kasar nan za ta yi gogayya da sauran kasashen Duniya.

Ya kara da cewa, jamiyyar APC ta shirya tsaf wajen samarwa yankasa sauye sauyen da suka kamata, kasancewar alumma suna bukatar tallafin gaggawa da za su inganta rayuwarsu da alfahari da Wanda suka jajirce wajen zabarsu,inda yace,ba za su baiwa maras ‘Da’ kunya ba.

Daga karshe yace wannan shugabancin da za,a gudanar a jamiyyar APC, shugabanci ne da za,a yi shi tare da alummar jihar kano musamman matasa maza da mata domin baiwa kowa damar sharbar roman damakaradiyya yadda ya kamata, ba tare da kaucewa alumma sanin abubuwan da suke gudana ba a shugaban ce.

Wakilin AKSAM MEDIA ,Ibrahim sani gama, ya rawaito mana cewa,umar Tanko yakasai, yana da tabbacin Dantakarar shugabancin Gwamnan jihar kano a jamiyyar APC, Dr. Nasuru Yusuf Gawuna ba zai bawa maras ‘Da kunya ba in har ya zama Gwamnan kano a shekarar 2023 mai zuwa.

Ibrahim sani gama kadaura24.

ShareTweetSendSharePin
Previous Post

UAE Welcomes Political Agreement in Sudan

Next Post

CBN plan’s will shut down PoS terminals: Victor Olojo.

Aksam Media

Aksam Media

RelatedPosts

Jam’iyun adawa sunyi watsi da sakamakon zaben jihar Kaduna
HAUSA NEWS

Jam’iyun adawa sunyi watsi da sakamakon zaben jihar Kaduna

by Aksam Media
March 21, 2023
0

Rahotanni na nuni da cewa jam'iyun adawa da suka yi takarar gwamnan a jihar Kaduna sun yi watsi da sakamakon...

Read more
Jam’iyar PDP tayi watsi da sakamakon zaben jihar katsina

Jam’iyar PDP tayi watsi da sakamakon zaben jihar katsina

March 21, 2023
An Sami mamakon ruwan sama karo na farko a bana a garin Kaduna

An Sami mamakon ruwan sama karo na farko a bana a garin Kaduna

March 21, 2023
Ganduje ya dage dokar hana fita da aka ayyana ta jiya kafin bayyana wanda ya lashe zaben gwamna

Ganduje ya dage dokar hana fita da aka ayyana ta jiya kafin bayyana wanda ya lashe zaben gwamna

March 21, 2023
Ina Zargin Wasu Abokan Sana’armu ta Fim Da Hannu wajen kone gida na da na Rarara: Baba cinedu

Ina Zargin Wasu Abokan Sana’armu ta Fim Da Hannu wajen kone gida na da na Rarara: Baba cinedu

March 20, 2023
Yanzu-yanzu INEC ta sanar da Sanata  Uba Sani  a matsayin wanda ya ci zabe a jihar Kaduna

Yanzu-yanzu INEC ta sanar da Sanata Uba Sani a matsayin wanda ya ci zabe a jihar Kaduna

March 20, 2023
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

February 11, 2023
INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

March 19, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
Jam’iyun adawa sunyi watsi da sakamakon zaben jihar Kaduna

Jam’iyun adawa sunyi watsi da sakamakon zaben jihar Kaduna

March 21, 2023
Jam’iyar PDP tayi watsi da sakamakon zaben jihar katsina

Jam’iyar PDP tayi watsi da sakamakon zaben jihar katsina

March 21, 2023
An Sami mamakon ruwan sama karo na farko a bana a garin Kaduna

An Sami mamakon ruwan sama karo na farko a bana a garin Kaduna

March 21, 2023
Ganduje ya dage dokar hana fita da aka ayyana ta jiya kafin bayyana wanda ya lashe zaben gwamna

Ganduje ya dage dokar hana fita da aka ayyana ta jiya kafin bayyana wanda ya lashe zaben gwamna

March 21, 2023
  • Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu an kama wani Dan Majalisa dauke da makuden kudaden waje

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Jam’iyun adawa sunyi watsi da sakamakon zaben jihar Kaduna
HAUSA NEWS

Jam’iyun adawa sunyi watsi da sakamakon zaben jihar Kaduna

Rahotanni na nuni da cewa jam'iyun adawa da suka yi takarar gwamnan a jihar Kaduna sun yi watsi da sakamakon ...

March 21, 2023
Jam’iyar PDP tayi watsi da sakamakon zaben jihar katsina
HAUSA NEWS

Jam’iyar PDP tayi watsi da sakamakon zaben jihar katsina

Dan takarar gwamnan jihar katsina  na babbar jam'iyyar hamayya ta PDP, a zaben da ya gabata, Sanata Yakubu Lado Dan ...

March 21, 2023
An Sami mamakon ruwan sama karo na farko a bana a garin Kaduna
HAUSA NEWS

An Sami mamakon ruwan sama karo na farko a bana a garin Kaduna

Daga Hassan Umar Gwammaja A dare jiya an samu mamakon ruwan sama mai karfi (Na farko a jihar Kaduna) wanda ...

March 21, 2023
Ganduje ya dage dokar hana fita da aka ayyana ta jiya kafin bayyana wanda ya lashe zaben gwamna
HAUSA NEWS

Ganduje ya dage dokar hana fita da aka ayyana ta jiya kafin bayyana wanda ya lashe zaben gwamna

Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cire dokar hana fita da ta kakabawa al'ummar jihar a jiya bayan ayyana Abba kabir ...

March 21, 2023
Ina Zargin Wasu Abokan Sana’armu ta Fim Da Hannu wajen kone gida na da na Rarara: Baba cinedu
HAUSA NEWS

Ina Zargin Wasu Abokan Sana’armu ta Fim Da Hannu wajen kone gida na da na Rarara: Baba cinedu

Shahararren jarumi kumaawaki a masana'antar Kannywood Baba Chinedu yace "An Sacè Mun Kaya Na Sama Da Milyan Gòma A Lokacin ...

March 20, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz