Ina gab da bayyana takara ta ta neman shugabancin Najeriya: Osinbajo

Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo yace Nan gaba kadan zai kaddamar da takarar sa ta neman shugabancin Kasar Nan.

 

Osinbajo ya bayyana hakan ne ta bakin Mai taimaka Masa a fannin kafafen sadarwa Laulu Akande a zantawar sa da manema labarai.

 

Akande yace kawo yanzu Osinbajo ya kammala shirye-shiryenbda ya kamata yayi Kuma zai bayyana takarar tasa bada jimawa ba.

 

Ya Kara da cewa akwai alamu na samun nasara a cikin tafiyar ta Osinbajo duba da anzabe shi a Mataimakin shugaban kasa tsawon  shekaru takwas.

 

Editor Hassan Umar Gwammaja

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments