Hukumar KAROTA ta fitar da cikakkiyar sanarwar Fara Daukar Sabbin maaikata

Hukumar kula da Zirga-zirga Ababen Hawa ta jiha KAROTA ta musanta jita-jitar da ake yi na fara daukar sababbin ‘yan KAROTA

Hukumar ta bayyana haka ne a yau, bayan da ta fahimci jita-jita ta yi yawa na fara É—aukar sababbin jami’an

Hukumar ta ce ya zuwa yanzu dai babu wani umarni na É—aukar sababbin ‘yan KAROTA

A don haka Hukumar ke jan hankalin jama’a da su yi watse da duk wata jita-jita da take yawo don gudun afkawa hannun É“ata-gari.

Shugaban Hukumar KAROTA Engr. Faisal Mahmud Kabir, yace Kwamitin da ya kafa yana ci gaba da aikin tantance ma’aikatan Hukumar ta KAROTA, da zarar ya kammala za a duba yiwuwar daukar sababbin jami’an

A don haka, ake sanar da jama’a su kuji yaÉ—a labaran da ba shi da tushe balle makama

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments