Haihuwar yan uku tayi sanadiyar rasa ran wata mata

Daga Hassan Umar Gwammaja

Haihuwa, ita baiwace da Allah (SWA) Yake baiwa wanda yake so ya kuma hana wanda yake so,  amma a bangarin mata iyayanmu wajan haihuwar ‘ya’ya da Allah kan basu wasu yakan zo musu da Jarrabawa, wasu na larura wasu har takai su ga  rasa ransu dungurungun

Kamar yarda wata mata ta hadu da nata ajalin a sanadiyar haihuwar ‘yan 3

Ita dai wannan mata mai suna Hassana ta rasu bayan ta haifi ya’ya nata guda uku.

A cewar kakar yaran tun bayan rasuwar mahaifiyar su aka damka su a hannun kanwar mahaifiyar su inda ta cigaba da rainon su

Kanwar mahaifiyar tasu mai suna Husaina tace a yanzu haka yaran na cikin bukatar tallafin madara da kayan saka wa

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments