Gwamnonin APC sun bayyana raayin su akan cire tallafin man fetur

Kungiyar gwamnonin ci gaba ta tabbatar da goyon bayanta ga matakin shugaban kasa, Bola Tinubu, kan tallafin man fetur

Shugaban gwamnonin APC kuma gwamnan Imo, Hope Uzodinma, shi ne ya bayyana haka bayan ganawa da shugaba Tinubu a Aso Rock

Ya kuma nuna damuwarsa kan yadda farashi ya yi tashin gwauron zabo lokaci guda daga jin kalaman Tinubu a wurin rantsuwa

Sai dai gwamnonin sun bayyana takaicinsu bisa tashin farashin litar mai farat É—aya biyo bayan kalaman shugaban kasa a wurin bikin rantsuwar kama aiki.

Da yake hira da ‘yan jarida jim kaÉ—an bayan ganawa da shugaban Æ™asa, shugaban Æ™ungiyar gwamnonin ci gaba kuma gwamnan Imo, Hope Uzodinma, ya yi Alla-wadai da Æ™ara farashin.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments