Kalli wasu gurare da Gwamnatin Kano ta fara aiwatar da rusau a Daren da ya gabata.

Gwamnan jihar Kano, Engr Abba Kabir Yusuf ya bada umarnin fara gudanar da aikin rushe guraren al’ummar jihar Kano da aka cefanar a gwamnatin da ta shude bisa son zuciya.

Gwamnan ya fara rusau din ne da wasu gine-gine uku masu dauke da shaguna 90 dake race course a Unguwar Nasarawa GRA.

Rusau din kamar yadda jaridar solace bace ta rubuto tace ya fara ne da misalin karfe 2 : 00 na Daren da ya gabata.ho

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments