Gwamnatin tarayya ta fitar da lokacin fara bayar da rancen kudin makaranta ga Dalibai

Shugaban Kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinibu ya bayyana cewa gwamnatin sa zata fara aiwatar da kudurin ta na bayar da rancen kudin makaranta ga Dalibai nan da watan Satumba da Disambar

Tinibu yace hakan na daga cikin kudurorin sa da yayi alkawarin tin a lokacin da yake yakin neman zabe.

Kazalika yace dalibai zasu Sami rancen a kowacce makaranta suke ba wai sai a makarantun gwamnati ba

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments