Gwamnatin tarayya ta dage kidaya zuwa watan mayu

Fadar shugaban kasa Muhammadu Buhari ta sanar da dage aikin kidaya wanda ta tsara za a gudanar dashi cikin wannan wata da muke ciki Zuwa watan mayu.

Ministan yada labarai da aladu Lai Muhammad shine ya bayyana dage war.

A gefe guda kuma gwamnatin ta amince da ware zunzurutun kudi Naira biliyan 2.8 domin siyan kayayyakin gudanar da aikin kidayar.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments