Gwamnatin tarayya na ci gaba da bayar da tallafi

Gwamnatin tarayyar Najeriya ta hannun hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa NEMA ta ci gaba da rabon kayayyakin tallafi ga daruruwan mutanen da suka gamu da ibtilain  ambaliyar ruwa a jihar Kano.

Kayayyakin da aka rabar sun kunshi kayan abinci da na gini.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments