Gwamnatin Kano ta karyata raderadin soke sarakuna biyar dake fadin jihar

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf da aka fi Sani da Abba Gida-gida yace a yanzu haka gwamnatin sa bata da wani shiri a kasa na soke masarautu biyar dake fadin jihar nan

Tun a jiya ne dai Rahotanni suka cika kafafen sadarwa masu nuni da cewa gwamnatin ta shirya gabatar da kuduri gaban Majalisa akan soke masarautun.

Jaridar solace bace ta rubuto cewa jagoran jam’iyar NNPP kuma Madugun Darikar kwankwasiya Engr Dacta Rabiu Musa Kwankwaso a zantawar sa da manema labarai yace gwamnatin Abba zata duba yadda aka bi aka kafa sabbin masarautun

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments