Gwamnatin Jigawa zata hada hanu da kasar China wajen bunkasa rayuwar alummar jihar

Mataimakin gwamnan jihar Jigawa, Malam Aminu Usman Yakubu, ya halarci bikin baje-kolin tattalin arziki da cinikayya na kasar China da Afirka karo na uku.

Taron wanda shine babban taro a cikin ukun ya gudana a birnin Changsha na lardin Hunan.

Kaza lika ya halarci wasu muhimman tarukan bukuwa, ciki har da dandalin tattaunawa kan inganta hadin-gwiwar kasar China da Afirka a fannin raya muhimman ababen more rayuwar al’umma, tare da gabatar da jawabi.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments