Cibiyar Kolawda ta sami tarba ta musamman a fadar Hakimin Mashi

Cibiyar kolawda ta samu Damar kaima  mai girma alhaji Aminu kabir ziyara bangirma  da kummah sada zumunchi amatsayin shi na uba  a cikin qungiyar

Wanan cibiya ta saba gudanar da ayyukan Alkhairi daban daban irin  bada tallafi ga yara marayu  da yan gudun hijira da marasa lafiya waanda ke kwance a asibiti kummah tana tallafama mata da kayan  sanao,I da sauransu

A cewar shugaban cibiyar sun samu damar tattaunawa da mai girma Hakimin Mashi Alhaji  Aminu Kabir, akan taron da zaayi na wanan qungiya a ranar 30 ga watan  bakwai na wannan shekara abisa laakari da yanda iyayyen qungiyar  suke kokari akan ita wanan qungiya.

shiyasa manbibin wanan qungiya  suka ga ya kamata ace sun karrama wasu  daga  cikin iyayyen wanan qungiya

Kana sun yaba da da irin kyakkyawar  tarba ta musamman daga  baba uban  kowa mai girma alhaji  Aminu kabir kummah yaji dadi yayi farin  ciki sosai da wanan ziyara

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments