Girgizar kasa ta halaka fiye da mutane 1000 a Turkiyya

Shugaban kasar Türkiye rasif Tayyip Erdogan ya koka da kakkarfar girgizar kasar da ta afku a kasar sa inda ya kira ta da mafi karfi a cikin karni nan da muke ciki.

Girgizar kasar mai karfin 7.7 da ta afku a kasar Turkiyya ta halaka fiye da mutane 1000.

Girgizar kasar ta hada Turkey da wani yanki na Syria a yau Litinin da ta hada da wasu yankuna dake dauke da danyen mai.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments