Fashewar Bam tayi sanadiyar mutuwar wasu mutane a kasar Somalia

Mutane 2 ne suka jikkata sakamakon fashewar wata mota dauke da bama-bamai a Mogadishu, babban birnin Somaliya.

A gundumar Trepiano da ke babban birnin kasar, bama-baman da aka sanya kan wata mota sun fashe.

An rufe hanyoyin da ke zuwa yankin bayan fashewar.

An kuma ji karar fashewar bam din daga sassa daban-daban na birnin.

An rawaito cewa an nufi wani ma’aikacin ofishin ‘yan sanda yayin kai harin kuma wasu mutane 2 da ke wucewa sun jikkata a lokacin da bam din ya fashe.

Har yanzu dai babu wanda ya dauki alhakin kai harin.

Kungiyar ta’adda ta Al-Shabaab na ci gaba da kai hare-haren bam kan matsugunan fararen

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments