Fargabar harin taaddanci: Julius Berger ya rufe ayyukansa a babban birnin tarayya Abuja.

Fargabar Hari: Bayan Jabi Lake Mall, Wani Babban Kamfani Ya Sake Rufe Ayyukansa A Abuja.

Kamfanin gine-gine na Julius Berger ya rufe ayyukansa a babban birnin tarayya Abuja.

Rufewar na zuwa ne bayan martani kan fargabar harin ta’addanci a babban birnin tarayya da tsakiyar Abuja.

A cikin sanarwar da kamfanin ya fitar a ranar Asabar, ya shawarci ma’aikatansa su guji zuwa wuraren taruwar mutane a yayin hutun karshen mako.

Sanarwar tace za ta duba yiwuwar yin kaura na wucin gadi zuwa wasu wuraren.

  “Ana bada shawawar a kaurace wa wuraren taruka a Abuja da kewaye, ciki har da kanti, wuraren cin abinci,da kulob da wasu wurare da mutane ke taruwa

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments