• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
  • General News
  • National News
  • World News
  • Health
  • Sports
  • Technology
  • Metro
No Result
View All Result
  • General News
  • National News
  • World News
  • Health
  • Sports
  • Technology
  • Metro
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home General News

China ta tura maaikatan jinya duba 30 zuwa kasashe….

Aksam Media by Aksam Media
February 14, 2023
in General News
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

A yau ne kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Wang Wenbin, ya yi bayani game da nasarorin da Sin ta samu, wajen gudanar da ayyukan taimakawa kasashen waje a fannin ba da jinya, inda ya ce taimakawa kasashen waje a fannin ba da jinya, muhimmin aiki ne a cikin ayyukan taimakawa kasashen waje.

Tun da Sin ta tura rukunin farko na aikin ba da jinya ga kasar Algeria a shekarar 1963, har zuwa yanzu, ta riga ta tura jimillar ma’aikatan jinya dubu 30 ga kasashe da yankuna 76 a duniya, wadanda suka ba da jinya ga mutane marasa lafiya miliyan 290.

RelatedPosts

Wasu Yan ci-rani sun hadu da ajalin su a tsakiyar teku

Wasu Yan ci-rani sun hadu da ajalin su a tsakiyar teku

May 10, 2023
Gobe 17/04/2023 Malam Aminu Kano zai cika shekaru 40 da rasuwa

Gobe 17/04/2023 Malam Aminu Kano zai cika shekaru 40 da rasuwa

April 16, 2023

Yanzu-yanzu Allah ya yi wa matar chanchangi Rasuwa

April 16, 2023

A kwanakin baya, babban sakataren JKS Xi Jinping, ya amsa wasikar da membobin rukunin aikin ba da jinya na Sin dake aiki a kasar Afirka ta Tsakiya suka rubuta masa, inda ya gaishe da daukacin membobin rukunonin aikin ba da jinya na kasar Sin dake kasashen waje. Ya kuma ce shekarar bana ita ce ta cika shekaru 60, tun bayan da Sin ta tura rukunin aikin ba da jinya na farko zuwa kasashen waje.

Wang Wenbin ya yi nuni da cewa, Sin za ta ci gaba da yin hadin gwiwa a tsakanin kasa da kasa, a fannin kiwon lafiya, ciki har da aikin taimakawa kasashen waje a fannin ba da jinya, don gina gadar kiwon lafiya a tsakanin kasa da kasa, ta yadda za a kara samar da gudummawar tabbatar da kiwon lafiyar jama’ar dukkanin duniya, da kuma sa kaimi ga raya tsarin kiwon lafiyar bil Adam baki daya.

ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Manoma a kasar China sun samar da Hatsi kilo Biliyan 690.2 a shekarar 2022

Next Post

Wata kungiya ta Duniya ta nemi sai hukunta masu kalaman razanar da jama’a lokacin zabe

Aksam Media

Aksam Media

RelatedPosts

Wasu Yan ci-rani sun hadu da ajalin su a tsakiyar teku
General News

Wasu Yan ci-rani sun hadu da ajalin su a tsakiyar teku

by Aksam Media
May 10, 2023
0

Hukumomi a Tunisiya sun ce sun gano gawawwakiin wasu ƴan-cirani 14 a tekun ƙasar. An ruwaito cewa ƴan-ciranin sun fito...

Read more
Gobe 17/04/2023 Malam Aminu Kano zai cika shekaru 40 da rasuwa

Gobe 17/04/2023 Malam Aminu Kano zai cika shekaru 40 da rasuwa

April 16, 2023
Yanzu-yanzu Allah ya yi wa matar chanchangi Rasuwa

Yanzu-yanzu Allah ya yi wa matar chanchangi Rasuwa

April 16, 2023
Yau sheikh Dahiru Bauchi zai rufe tafsirin Alqurani Mai girma da ya saba gudanar wa

Yau sheikh Dahiru Bauchi zai rufe tafsirin Alqurani Mai girma da ya saba gudanar wa

April 16, 2023

Malai daga sassa daban-daban na ci gaba da sukar Malam Idris Bauchi

April 10, 2023

Its time for Igbo people all to leave Nigeria — IPOB

April 10, 2023
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

March 29, 2023
Kungiyar tagwaye ta kasa tayi wani abin al-ajabi a nan Kano

Kungiyar tagwaye ta kasa tayi wani abin al-ajabi a nan Kano

April 29, 2023
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
Gwamna Abba Kabir ya ci alwashin ci gaba da kai Dalibai kasashen ketare domin karo karatu

Gwamna Abba Kabir ya ci alwashin ci gaba da kai Dalibai kasashen ketare domin karo karatu

June 3, 2023
Kalli wasu gurare da Gwamnatin Kano ta fara aiwatar da rusau a Daren da ya gabata.

Kalli wasu gurare da Gwamnatin Kano ta fara aiwatar da rusau a Daren da ya gabata.

June 3, 2023
Gwamnonin APC sun bayyana raayin su akan cire tallafin man fetur

Gwamnonin APC sun bayyana raayin su akan cire tallafin man fetur

June 3, 2023
Yadda Wike da wasu gwamnoni ke ci gaba da goyon bayan Tinibu

Yadda Wike da wasu gwamnoni ke ci gaba da goyon bayan Tinibu

June 3, 2023
  • Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Kungiyar tagwaye ta kasa tayi wani abin al-ajabi a nan Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Hanya mai sauki da zaka hana sauro rayuwa a inda kake

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Gwamna Abba Kabir ya ci alwashin ci gaba da kai Dalibai kasashen ketare domin karo karatu
HAUSA NEWS

Gwamna Abba Kabir ya ci alwashin ci gaba da kai Dalibai kasashen ketare domin karo karatu

Gwamnan Jihar Kano Engr Abba Kabir Yusuf ya yiwa alkawarin cigaba da tura ɗalibai Masu hazaka zuwa kasashen waje domin ...

June 3, 2023
Kalli wasu gurare da Gwamnatin Kano ta fara aiwatar da rusau a Daren da ya gabata.
HAUSA NEWS

Kalli wasu gurare da Gwamnatin Kano ta fara aiwatar da rusau a Daren da ya gabata.

Gwamnan jihar Kano, Engr Abba Kabir Yusuf ya bada umarnin fara gudanar da aikin rushe guraren al'ummar jihar Kano da ...

June 3, 2023
Gwamnonin APC sun bayyana raayin su akan cire tallafin man fetur
HAUSA NEWS

Gwamnonin APC sun bayyana raayin su akan cire tallafin man fetur

Kungiyar gwamnonin ci gaba ta tabbatar da goyon bayanta ga matakin shugaban kasa, Bola Tinubu, kan tallafin man fetur Shugaban ...

June 3, 2023
Yadda Wike da wasu gwamnoni ke ci gaba da goyon bayan Tinibu
HAUSA NEWS

Yadda Wike da wasu gwamnoni ke ci gaba da goyon bayan Tinibu

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya kare hukuncin da Shugaban kasa Bola Tinubu ya dauka na cire tallafin man ...

June 3, 2023
Bayan cire kudin makarantar kangararru gwamnan jihar Kano ya zayyana ayyukan da zai sa gaba
Metro

Governor Abba Kabir, directs all lands developers at Kano hajj camp to stop.

Kano state Governor, Engineer Abba Kabir Yusuf has directed with immediate effect that all lands developers at Kano hajj camp ...

June 2, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • General News
  • National News
  • World News
  • Health
  • Sports
  • Technology
  • Metro

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz