China ta tura jirgin ruwa na soja zuwa kasar Sudan domin fito da Sinawa

A yau Alhamis kakakin ma’aikatar tsaron kasar China Tan Kefei, ya bayyana shirin maaikatar su na ceto yan kasar su da suka makale a kasar Sudan mai fama da rikici

Tun a kwanakin baya, rikici ya kara munana a kasar don haka kasar Sin ta tura jirgin ruwa na soja zuwa kasar domin kwashe Sinawan dake kasar ta Sudan.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments