Bayan kaurewar Rikici tsakanin jami’an EFCC guda ya rasa ransa

Jami’in Hukumar EFCC Ya Rasa Ransa Yayin Fada Da Abokan Aikinsa a Sokoto

Jaridar legit hausa ta wallafa cewa Jami’in Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC ya rasa ransa bayan fada da ya barke tsakaninsa da abokin aikinsa a jihar Sokoto.

Jami’in mai suna Sufeto Abel Isah Dickson ya gamu da ajalinsa ne kan ajiyar wasu kaya da suka hada da kudi da magani.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments