Bayan karbar shedar nada shi a matsayin shugaban hukumar Hisbah, Daurawa ya fadi abin da zai mayar da hankali akai

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya mayar da tsohon shugaban hukumar Hisbah Sheikh Aminu Daurawa kan mukaminsa na shugabancin hukumar.

Shehin malamin ya tabbatar da cewar tuni ya karbi takardar kama aiki a ofishin sakataren gwamnatin jihar Baffa Bichi.

Daurawa wanda ya ce ya karbi aikin ne saboda ya ga gwamnati mai ci ta Abba Gida-gida da gaske take, inda ya ce zai mayar da hankali wajen aurar da zawarawa kamar yadda gwamnati take shirye-shiryen aiwatar wa

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments