Bayan garkuwa da ita a makon da ya gabata, Kwamishinar hukumar kidaya ta shaki iskar yanci

Bayan kwashe kwanaki, ƴan bindiga sun sako kwamishiniyar hukumar ƙidaya ta ƙasa da suka sace a jihar Rivers

An yi awon gaba da Mrs Gloria Izonfuo ne a ranar Lahadin da ta gabata, lokacin da ta ke dawowa daga tafiya

Rundunar ƴan sandan jihar Rivers ta tabbatar da sakin Mrs Gloria, sai dai ba ta bayyana ko an biya kuɗin fansa ba

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments