Banida wani buri aduniya wanda ya wuce ganin shaaban Ibrahim sharada, Wani matashin saurayi mai suna Abubakarmazaunin garin Kano, ya ce burinsa shine yau yagansa tare da Ibrahim sharada, yace kaunace tun tuni nakeyiwa wannan bawan Allah, yakara dacewa yana kira ga yan jaridu dasu wallafa shi a shafin su na labarai domin ya cimma burinsa,
Labaran yamma tare da khadija Muhammad mai taya
Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a Abuja, ta kammala sauraron ƙarar da Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf na jam'iyyar...
Read more