Banida wani buri aduniya wanda ya wuce ganin shaaban Ibrahim sharada, Wani matashin saurayi mai suna Abubakarmazaunin garin Kano, ya ce burinsa shine yau yagansa tare da Ibrahim sharada, yace kaunace tun tuni nakeyiwa wannan bawan Allah, yakara dacewa yana kira ga yan jaridu dasu wallafa shi a shafin su na labarai domin ya cimma burinsa,
Takaitattun labaran kwallon kafa
Ana sa ran Manchester United za ta amince da biyan kusan fam miliyan 40, domin siyan dan wasan gaba na Netherlands,...
Read more