An ayyana wanda ake ganin NEC zata bawa shugabancin Jam’iyar

Ga dukkan alamun za a naɗa tsohon gwamnan Kano, Dakta Abdullahi Ganduje a matsayin shugaban jam’iyyar APC ranar Alhamis

Ana tsammanin hakan zata faru ne a wurin taron majalisar zartarwa (NEC) wanda APC ta tsara gudanarwa ranar 3 ga watan Agusta

Tuni shugaba Tinubu ya faɗa wa Ganduje shirinsa na maida shi shugaban APC don haka ya cire sunansa daga Ministoci

Tun fari APC ta tsara gudanar da waɗannan tarukan biyu a watan Yuli amma hakan bai yuwuwa ba sakamakon murabus ɗin tsohon shugaba, Abdullahi Adamu da sakatare, Iyiola Omisore.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments