• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home HAUSA NEWS

A kalla yara sama da 60 ne suka rasa rayukan su sanadiyyar amfani da wani magani

B. IMAM by B. IMAM
October 6, 2022
in HAUSA NEWS
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

An fitar da wani gargaɗi na duniya kan wasu nau’ukan maganin tari huɗu bayan da Hukumar Lafiya ta Duniya WHO ta yi gargaɗin cewa wataƙila suna da alaƙa da mutuwar yara 66 a ƙasar Gambiya.

An ce akwai yiwuwar magungunan na da alaƙa da jawo mummunan ciwon ƙoda da kuma kisa ga yara.

RelatedPosts

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

April 1, 2023
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

April 1, 2023

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

April 1, 2023

Wani kamfanin ƙasar Indiya Maiden Pharmaceuticals ne, ya samar da magungunan, kuma ya gaza tabbatar da ingancinsa, kamar yadda WHO ta ƙara da cewa.

Har yanzu kamfanin bai ce komai ba
BBC ta tuntuɓi kamfanin Maiden Pharmaceuticals don jin ta bakinsa.

WHO ta ce magungunan su ne Promethazine Oral Solution da Kofexmalin Baby Cough Syrup da Makoff Baby Cough Syrup da kuma Magrip N Cold Syrup.

An gano dukkan magungunan ne a Gambiya, amma kuma ana samun su a wasu kasuwannin a wasu ƙasashen da ke yankin Afirka ta Yamma”, in ji WHO, a wata maƙala da ta wallafa a shafinta na intanet.

WHO ta yi gargaɗin cewa amfani da magungunan na iya janyo mummunan ciwo ko mutuwa, musamman a tsakanin yara.

WHo ta shiga cikin lamarin ne bayan da hukumomin lafiya a Gambiya – ƙasar da ta yi fice kan harkar buɗe ido – ta gano yadda ake samun ƙaruwar ciwon ƙoda a tsakanin yara ƴan ƙasa da shekara biyar tun daga watan Yuli.

Tuni gwamnatin Gambiya ta dakatar da amfani da duk wani maganin ruwa na paracetamol ta kuma nemi mutane da su yi amfani da ƙwayar maganin maimakon na ruwan.

WHO ta ce sakamakon gwajin da aka yi a kan magungunan sun nuna cewa suna ɗauke da sinadaran da ba a yarda da su ba na diethylene glycol da ethylene glycol.

“Sinadaran na da guba, kuma illarsu “ka iya haɗawa da ciwon ciki da amai da gudawa da rashin yin fitsari da ciwon kai da taɓa lafiyar hankali da kuma jawo mummunar ciwon ƙoda da ka iya jawo mutuwa”, ya ƙara da cewa.

Jami’an lafiya na Gambiya sun ce a watan da ya gabata gwamman yara ne suka mutu ba tare da sun fadi ainihin yawansu ba.

Da yake magana a Geneva a ranar Laraba, shugaban WHO Tedros Ghebreyesus ya ce: “Mutuwar waɗannan yara abu ne mai karya zuciyar ga iyalansu.”

WHO ta ce hukumar kula da ingancin magunguna ta Indiya ta gano cewa wataƙila a Gambiya ne kawai kamfanin ya samar da magungunan, kamar yadda AFP ta ruwaito, tana mai ambato hukumar lafiyar MDD.

Amma WHO ta ce “akwai yiwuwar ya bazu a duniya don wataƙila kamfanin ya yi amfani da sinadaran masu illa wajen yin wasu magungunan a Indiya ko fitar da su wasu

Shugaban WHO Tedros Ghebreyesus ya ce mutuwra yaran abin tausayi ne

Tags: AIR FORCEALAN WAKAALJAZEERAAREWA24BBCBUK RADIOCNNDALA RADIODWFACEBOOKFIFAGARBA SHEHUHAUSA NEWSHAUSA7IZZAR SOjambKADAURA24KAKAKIMC TAGWAYEMILITARYPLAYSTORPREMIER RADIOPYRAMID RADIORARIYARIFsportTAMBARIN HAUSATWEETERVISION RADIOvoaWHATAPP
ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Amurka ta nuna damuwar ta a fili da yadda Rasha da China suka goyi bayan Koriya ta Arewa

Next Post

Daga masarautar jihar kano a safiyar wannan rana

B. IMAM

B. IMAM

RelatedPosts

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa
HAUSA NEWS

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

by Aksam Media
April 1, 2023
0

Ya'yan wasu jigajigan jam'iyar APC sunziyarci Sanata injiya Dacta Rabiu Musa Kwankwaso. Hon. Bashir El-Rufai Ya Jagoranci Abokansa Inda Suka...

Read more
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

April 1, 2023
Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

April 1, 2023
Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

March 31, 2023
INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

March 31, 2023
Russia ta kama wani Dan Amurka mai leken asiri

Russia ta kama wani Dan Amurka mai leken asiri

March 30, 2023
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

March 29, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

March 19, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

April 1, 2023
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

April 1, 2023
Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

April 1, 2023
Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

March 31, 2023
  • Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa
HAUSA NEWS

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

Ya'yan wasu jigajigan jam'iyar APC sunziyarci Sanata injiya Dacta Rabiu Musa Kwankwaso. Hon. Bashir El-Rufai Ya Jagoranci Abokansa Inda Suka ...

April 1, 2023
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya
HAUSA NEWS

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Fitaccen mawakin nan da ke sharafi a wannan zamani, Hamisu Breaker ya musanta zargin da ake yi na cewa shi ...

April 1, 2023
Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu
HAUSA NEWS

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

Babbar Jam’iyar adawa a Kano APC ta bayyana shirin ta na zuwa kotu domin kalubalantar sakamakon zaben da hukumar zabe ...

April 1, 2023
Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi
HAUSA NEWS

Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

Daga khadija Abdullahi Aliyu Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya daga Darajar wasu Hakimansa da kuma nada ...

March 31, 2023
INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna
HAUSA NEWS

INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

Hukumar Zabe Mai Zaman Katta Ta Kasa INEC, yau tabawa zabban Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Malam Uba Sani shedar sakamako yin ...

March 31, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz