Shugabannin ecowas na ganawa da juna bayan kaurewar waadin da suka bawa shugaba soji na Niger

Shugabannin kasashen Africa ta yamma sun  fara taron ƙoli na ƙungiyar Ecowas a kan makomar Nijar a fadar shugaba Tinubu dake Abuja,

Ƙungiyar ƙasashen ta kira taron ne bayan wa’adin da ta bai wa shugabannin mulkin sojan Nijar na cewa su mayar da mulki hannun hamɓararren Shugaba Bazoum Mohamed ya cika a ƙarshen makon jiya.

Kawo yanzu Shugabannin Saliyo da Guinea Bissau sun isa Abuja a shirye-shiryen fara taron.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments