Niger sun nada sabon firaminista a kasar

Shugabannin soji na Jamhuriyar Nijar sun nada Ali Mahaman Lamine a matsayin sabon Fira Ministan kasar

Kakakin gwamnatin kasar shi ya bayyana haka a jiya Litinin 7 ga watan Agusta da dare a fadar shugaban kasa

Wannan na zuwa ne bayan kungiyar ECOWAS ta ba wa sojin kwanaki bakwai da su mika mulki ga Bazoum

Kakakin gwamnatin Jamhuriyar Nijar shi ya sanar da haka a jiya Litinin 7 ga watan Agusta da dare inda ya ce Lamine tsohon ma’aikacin AfDB ne da ke aiki a kasar Chadi.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments