Yanzu-yanzu an nada sabbin kwamishinonin yan sanda biyu masu kula da kano

Rundunar yan sanda ta kasa ta aike da mataimakan kwamishinonin yan sanda biyu a matsayin masu sa Ido akan harkar zabe.

Rundunar ta aika da kwamishinonin ne bayan chanjin gurin aiki da ta yi tsohon kwamishinan jihar zuwa jihar Plateau

Jami’in hulda da jama’a na rundunar SP Abdullahi Haruna kiyawa yace nadin zai tasiri sosai bawai iya jihar Kano ba

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments