Yadda taron gaggawa na jam’iyar APC ya gudana tare da Ministan sharia Abubakar Malami.

Yadda taron gaggawa na jam’iyar APC ya gudana tare da Ministan sharia Abubakar Malami.

A jiya ne jam’iyar APC mai mulkin Najeriya ta kira taron gaggawa da ya hadar da gwamnoni uku da shugaban jam’iyya da kuma Ministan shari’a kuma babban Lauyan gwamnati Abubakar Malami

Gwamnonin sun hadar da gwamnan jihar Kaduna Nasiru El-Rufai sai gwamnan jihar Kogi Yahya Bello da gwamnan jihar Zamfara Bello Matawall

Yayi taron gwamnonin sun bukaci gwamnatin tarayya da ta mutunta umarnin kotu akan maganar daina amfani da takardun Naira 500 da 1000.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments