Yadda makarantar gyaran tarbiyya ta kiru tayi bikin yaye Dalibai 21

Daga Jamila Sulaiman Aliyu

Kimani dalibai ashirin da daya ne suka samu kammala makarantar gyaran tarbiyya ta kiru wadda take kula da lafiya da tarbiyyar matasan da suka tsinci kansu a harkar shan miyagun kwayoyi.

Matasan da suka sami shaidar samun lafiya daga kwararru akan harkar lafiya tare da koyan Sana,o,’i domin dogaro da kansu.

Taron ya gudana a Cibiyar ta gyaran tarbiyya dake karamar hukumar kiru karkashin jagorancin kwamishinan mata da walwalar al’umma ta jihar Kano Dr zah’ra,u muhd Umar

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments