Yadda gwamna Ahmad Aliyu ya koka da halin da Tambuwal ya bar jihar Sokoto

Gwamnatin jihar Sokoto mai ci ta koka da halin niyasu da gwamnatin da ta gabata ta sanya asibitin jihar

Sabon gwamnan jihar Ahmad Aliyu ya ce Irin Halin Da Asibitin Jihar Sakkwato Yake Ciki Abin Mamakine:

Gwamnan ya bayyana hakan ne a ya yin wata ziyarar bazata da ya kai Asibitin dake cikin garin Sakkwato a jiya talata

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments