Walimar Saukar Karatun Al’qur’an A Garin Daudawa, Jihar Katsina

Exif_JPEG_420

Yau ne Makarantar  ‘Yanmata ta Gwabnati ta Kimiya Da Fassaha, Dake Garin Daudawa a Karamar Hukumar Faskar, jihar Katsina wace ke da mazaune a cikin takwararta ta ‘yan mata dake Manimfashi suka gudanar da bikin Walimar Saukar Karatun Al’qur’an Mai Girma gami da bada kyaututuka na musamman ga Jami’an tsaron yanke da kuma sauran al’umma

karo na 13 da kimanin Dalibai 54 an gabatar da tarone a dakin taro Makarantar ‘yanmata dake garin Manimfashi

 

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments