Tsadar Man fetur NLC ta sanar da shiga yajin aiki

Gamayyar kungiyar kwadago ta kasa ta ayyana ranar Laraba mai zuwa a matsayin ranar da zata tsunduma cikin yajin aiki a fadin kasar nan.

Shugaban kungiyar na kasa, Joe Ajaero, shine ya bayyana hakan bayan gudanar da taron masu ruwa da tsaki na kungiyar a Abuja

Sanarwar tace in har suna shiga yajin aikin dole ne kamfanin man fetur na kasa NNPC ya dawo da tsohon farashin man fetur a kasar nan kafin su dakatar da zanga-zanga da yajin aikin na su

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments