Tinibu na ganawar sirri da da kungiyar NLC

Kungiyoyin kwadago na ƙasa na wata ganawa da wakilan Gwamnatin Tarayya a fadar shugaban ƙasa

Hakan na zuwa ne a lokacin da ƙungiyoyin suka sha alwashin tsunduma yajin aiki muddun gwamnati ta kasa magance tsadar rayuwa da ake ciki

Kungiyar ƙwadago ta ƙasa (NLC), ta bai wa mambobinta umarnin fara shirin tsunduma yajin aiki a sati mai kamawa

Majiyar ta bayyana cewa kwamitin sulhu da Shugaba Tinubu ya kafa ne ya kira taron gaggawar biyo bayan gargaɗin shiga yajin aiki da NLC ta yi.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments