A yau Litinin ne shugaban kasar China Xi Jinping, ya sauka a filin jirgin sama na kasa da kasa dake tsibirin Bali na kasar Indonesiya domin gudanar da ziya.
Ana sa ran, Jinping, zai gana da takwaransa na kasar Amurka Joe Biden a wannan ziyara.
A yau Litinin ne shugaban kasar China Xi Jinping, ya sauka a filin jirgin sama na kasa da kasa dake tsibirin Bali na kasar Indonesiya domin gudanar da ziya.
Ana sa ran, Jinping, zai gana da takwaransa na kasar Amurka Joe Biden a wannan ziyara.
Wani jami'in Amurka ya tabbatar wa kafar yada labarai ta BBC cewa ma'aikatar harkokin wajen ƙasar ta sanar wa majalisar...
Read moreWani jami'in Amurka ya tabbatar wa kafar yada labarai ta BBC cewa ma'aikatar harkokin wajen ƙasar ta sanar wa majalisar ...
Jami'ai sun ce ƴanbindiga sun kashe sojojin Kamaru aƙalla shida a wani hari da suka kai kan iyakar ƙasashen biyu. ...
’Yan uwa da abokai, maza da mata, barka dai. Lokaci na gudu cikin sauri, kuma sabuwar shekara na gabatowa. Ina ...
Sannu-sannu dai Faransa na ci gaba da rasa tasirin da take da shi a wannan yanki na Afirka ta Yamma, ...