Shugaban Kasa Muhammadu Buhari Ya Dawo Gida Najireya Bayan Zaiyar Da Ya Ji Kasar Koria Ta Kudu

A wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban Femi Adesina ya fitar a yau,

A cikin makonane shugaban kasa ya kai ziyar duba wasu ayyauka a kasar, in da har ya tattaunawa da Fara Ministan Kasar Mr. Kin Jin-Pyo,

Da bisane shugaban Buhari ya samu ganawa da ‘yan Najireya mazauna kasar Korea, in ya yaba musu bisa zaman lafiya da suke yi!

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments