• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home HAUSA NEWS

Shiga halin ni yasu yasa al’ummar tashar mala kato kokawa

B. IMAM by B. IMAM
August 9, 2022
in HAUSA NEWS
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

Shugabancin kungiyar matuka motocin haya ta kasa reshen malam Kato,ya yi Kira ga Gwamnatin jihar Kano da sauran mahukunta a fannin harkokin sufuri da su kawo musu dauki dangane da wa, adin da aka baiwa masu gudanar da Sana,oinsu a cikin tashar ta malam Kato su tashi batare da nema musu wani wurin Ba.

Shugaban matasan masu Sana, ar tukin motocin haya na tashar malam Bako shatima ne ya yi wannan kiran a zantawarsa da manema labarai a madadin kungiyar ta matuka motocin haya dake malam Kato a nan jihar Kano.

RelatedPosts

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

April 1, 2023
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

April 1, 2023

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

April 1, 2023

Yace kuginyar tana cikin wani mawuyacin hali da yakamata mahukunta da sarakuna da sauran masu ruwa da tsaki Su kawo yankungiyar da sauran alummar dake Sana, a cikin tashar dawajenta kasancewar wasu mutane suna ikirarin cewa Gwamnatin jihar Kano ce ta hannun Ma,aikatar kasa da safiyo ne suka bada umarnin duk mutanen dake cikin wannan Tasha su tashi.

mal.Bako,yace sun kwashe akalla shekaru Ashirin suna gudanar da kasuwacinsu a ciki, inda yace, kimanin alumma sama da miliyan daya ne ke cin abinci a wannan Tasha, wadanda suka Hadar da :Direbobi da kanikawa da masu saye da siyarwa da dai sauran alumma daban-daban.

  1. Daga wakilin mu Ibrahim sani gama

Shugaban ya kara da cewa :yanzu haka Gwamnati tana ikirarin Samar da ayyukan yi ga matasa, bai kamata ta tashe su ba, sakamakon basu da wuri da za su je domin ci gaba da gudanar da hakkokinsu, A Don haka ne, kungiyar matuka motocin hayar take rokon Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Dakta Abdullahi umar Ganguje khadimul Islam, da dubi wannan lamari domin an dakatar yunkurin tashin alumma daga cikin tashar, Saboda ta nanne suke samun abin da za su ciyar da iyalansu.

 

Kungiyar ta ce, Gwamnatin jihar Kano, tana da matukar rawar takawa wajen dakatar da wannan yunkurin tashin alumma dake cin abinci a wannan Tasha, inda yace, alummar dake Sana, a a tashar suna biyan karamar hukumar Fagge haraji kasancewar tana karkashin karamar hukumar, Sai kuma, harajin jiha Shima alumma suna biya iya kokarnsu,saboda da haka, kungiyar matuka motocin hayar take rokon Gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi umar Ganguje khadimul Islam ya tallafawa masu duba da halin da alummar suke ciki musamman a wannan lokaci da muke ciki na matsin rayuwa.

Daga karshe Shugaban kungiyar yace kungiyar tana ragewa Gwamnatin jihar Kano da ta tarayya nauye-nauye ta fannoni da dama, musamman ta hanyar Samar da ayyukan yi ga matasa da saukaka harkokin sufuri da Al, amuran yau da kullum, ya kuma kara da cewa :kungiyarsu a shirye take wajen ci gaba da baiwa Gwamnatin jihar Kano wajen bunkasar harkokin sufuri da tattalin arzikin kasar nan.

Malam Bako, bukaci yayan kungiyar da su ci gaba da gudanar da addu,oin samun sauki da zaman lafiya mai dorewa .

 

Tags: ALJAZEERABBCCNNKADAURA24KAKAKILABARAI24MUJALLAR MATASHIYASAUDI PRESSSHARHISOLACEBASE
ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Kidnapper using teenager’s phone to negotiate ransom arrested

Next Post

Gwamnati tayiwa Allah ta samar mana da wurin da zamu koma kafin waadin tashin mu yazo: Shugabancin tashar Malan Kato

B. IMAM

B. IMAM

RelatedPosts

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa
HAUSA NEWS

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

by Aksam Media
April 1, 2023
0

Ya'yan wasu jigajigan jam'iyar APC sunziyarci Sanata injiya Dacta Rabiu Musa Kwankwaso. Hon. Bashir El-Rufai Ya Jagoranci Abokansa Inda Suka...

Read more
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

April 1, 2023
Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

April 1, 2023
Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

March 31, 2023
INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

March 31, 2023
Russia ta kama wani Dan Amurka mai leken asiri

Russia ta kama wani Dan Amurka mai leken asiri

March 30, 2023
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

March 29, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

March 19, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

April 1, 2023
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

April 1, 2023
Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

April 1, 2023
Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

March 31, 2023
  • Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa
HAUSA NEWS

Yadda ya’yan wasu jigajigan jam’iyar APC suka ziyarci Kwankwaso a gidan sa

Ya'yan wasu jigajigan jam'iyar APC sunziyarci Sanata injiya Dacta Rabiu Musa Kwankwaso. Hon. Bashir El-Rufai Ya Jagoranci Abokansa Inda Suka ...

April 1, 2023
Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya
HAUSA NEWS

Dalilin da yasa Breaker yace Babu wata alaƙar soyayya tsakanin sa da Rukayya

Fitaccen mawakin nan da ke sharafi a wannan zamani, Hamisu Breaker ya musanta zargin da ake yi na cewa shi ...

April 1, 2023
Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu
HAUSA NEWS

Bayan karbar kaddamar faduwa da Gawuna yayi APC ta garzaya kotu

Babbar Jam’iyar adawa a Kano APC ta bayyana shirin ta na zuwa kotu domin kalubalantar sakamakon zaben da hukumar zabe ...

April 1, 2023
Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi
HAUSA NEWS

Masarautar Kano ta daga darajar wasu Hakimai tare da nada wasu sababbi

Daga khadija Abdullahi Aliyu Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya daga Darajar wasu Hakimansa da kuma nada ...

March 31, 2023
INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna
HAUSA NEWS

INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

Hukumar Zabe Mai Zaman Katta Ta Kasa INEC, yau tabawa zabban Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Malam Uba Sani shedar sakamako yin ...

March 31, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz