• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home General News

Gwamnati tayiwa Allah ta samar mana da wurin da zamu koma kafin waadin tashin mu yazo: Shugabancin tashar Malan Kato

Aksam Media by Aksam Media
August 9, 2022
in General News
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter

Shugabancin kungiyar matuka motocin motocin haya na kasa reshen  malam Kato, ya yi Kira ga Gwamnatin jihar Kano da sauran mahukunta a fannin harkokin sufuri da su kawo musu dauki dangane da wa, adin da aka baiwa masu gudanar da Sana,oinsu a cikin tashar ta malam Kato su tashi batare da nema musu wani wurin Ba.

Shugaban matasan masu Sana, ar tukin motocin haya na tashar malam Bako shatima ne ya yi wannan kiran a zantawarsa da manema labarai a madadin kungiyar ta matuka motocin haya dake malam Kato a nan jihar Kano.

RelatedPosts

INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

March 19, 2023
China ta shirya Yantra wasu kasashen Africa wajen shigar da kayayyakin su kasar ta

China na shirin fadada damar ta na sakan hannayen jari daga kega

February 22, 2023

Hukumar hisbah ta jihar kano ta yabawa masarautar gaya bisa

February 16, 2023

Yace kuginyar tana cikin wani mawuyacin hali da yakamata mahukunta da sarakuna da sauran masu ruwa da tsaki Su kawo yankungiyar da sauran alummar dake Sana, a cikin tashar dawajenta kasancewar wasu mutane suna ikirarin cewa Gwamnatin jihar Kano ce ta hannun Ma,aikatar kasa da safiyo ne suka bada umarnin duk mutanen dake cikin wannan Tasha su tashi.

mal.Bako,yace sun kwashe akalla shekaru Ashirin suna gudanar da kasuwacinsu a ciki, inda yace, kimanin alumma sama da miliyan daya ne ke cin abinci a wannan Tasha, wadanda suka Hadar da :Direbobi da kanikawa da masu saye da siyarwa da dai sauran alumma daban-daban.

Shugaban ya kara da cewa :yanzu haka Gwamnati tana ikirarin Samar da ayyukan yi ga matasa, bai kamata ta tashe su ba, sakamakon basu da wuri da za su je domin ci gaba da gudanar da hakkokinsu, A Don haka ne, kungiyar matuka motocin hayar take rokon Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Dakta Abdullahi umar Ganguje khadimul Islam, da dubi wannan lamari domin an dakatar yunkurin tashin alumma daga cikin tashar, Saboda ta nanne suke samun abin da za su ciyar da iyalansu.

Kungiyar ta ce, Gwamnatin jihar Kano, tana da matukar rawar takawa wajen dakatar da wannan yunkurin tashin alumma dake cin abinci a wannan Tasha, inda yace, alummar dake Sana, a a tashar suna biyan karamar hukumar Fagge haraji kasancewar tana karkashin karamar hukumar, Sai kuma, harajin jiha Shima alumma suna biya iya kokarnsu,saboda da haka, kungiyar matuka motocin hayar take rokon Gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi umar Ganguje khadimul Islam ya tallafawa masu duba da halin da alummar suke ciki musamman a wannan lokaci da muke ciki na matsin rayuwa.

Daga karshe Shugaban kungiyar yace kungiyar tana ragewa Gwamnatin jihar Kano da ta tarayya nauye-nauye ta fannoni da dama, musamman ta hanyar Samar da ayyukan yi ga matasa da saukaka harkokin sufuri da Al, amuran yau da kullum, ya kuma kara da cewa :kungiyarsu a shirye take wajen ci gaba da baiwa Gwamnatin jihar Kano wajen bunkasar harkokin sufuri da tattalin arzikin kasar nan.

Malam Bako, bukaci yayan kungiyar da su ci gaba da gudanar da addu,oin samun sauki da zaman lafiya mai dorewa .

/Cov /Ibrahim Sani Gama /

ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Shiga halin ni yasu yasa al’ummar tashar mala kato kokawa

Next Post

Shun ko kunsan irin alkhairan da suke daf da sauka a huntuwa da dandume a jihar katsina

Aksam Media

Aksam Media

RelatedPosts

INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi
General News

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

by Aksam Media
March 19, 2023
0

001 RANO LG NNPP=18,040✅ APC=17,090 002 ROGGO LG NNPP=18,211✅ APC=11,007 003 MINJIBIR LG NNPP=17,400✅ APC=15,472 004 UNGOGO LG NNPP=34,500✅ APC=15,688...

Read more
China ta shirya Yantra wasu kasashen Africa wajen shigar da kayayyakin su kasar ta

China na shirin fadada damar ta na sakan hannayen jari daga kega

February 22, 2023
Hukumar hisbah ta jihar kano ta yabawa masarautar gaya bisa

Hukumar hisbah ta jihar kano ta yabawa masarautar gaya bisa

February 16, 2023
China ta tura maaikatan jinya duba 30 zuwa kasashe….

China ta tura maaikatan jinya duba 30 zuwa kasashe….

February 14, 2023
Ministoti na zargin jam’iyun adawa da tade Buhari akan magance rikicin kuɗi

Ministoti na zargin jam’iyun adawa da tade Buhari akan magance rikicin kuɗi

February 7, 2023

Top Nigerian Newspapers briefing

December 24, 2022
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

February 11, 2023
INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

March 19, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

March 26, 2023
Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

March 26, 2023
INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar

INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar

March 26, 2023
Yan kasuwa na ci gaba da nuna gamsuwar su da samun nasarar Abba Gida-gida na lashe zaben gwamna a jihar Kano

Yan kasuwa na ci gaba da nuna gamsuwar su da samun nasarar Abba Gida-gida na lashe zaben gwamna a jihar Kano

March 25, 2023
  • Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu an kama wani Dan Majalisa dauke da makuden kudaden waje

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida
HAUSA NEWS

Yadda aka yi garkuwa da wata jaririya yar awa shida

Cibiyar yin nazari a kan harkokin mata tayi barazanar kiran Zanga-zanga bisa Jan kafa da tace rundunar yan sanda ta ...

March 26, 2023
Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya
HAUSA NEWS

Atiku ya mika sakon ta’aziya ga Iyalan Oladipo Diya

Tsohon mataimakin shugaban kasa Alh Atiku Abubakar ya mika sakon ta'aziya ga Iyalan Oladipo Diya na rashin daya daga cikin ...

March 26, 2023
INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar
HAUSA NEWS

INEC ta sanya ranar da zata mika shedar lashe zabe ga gwamnonin da suka sami nasarar

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta wallafa cewa ta ware ranakun 29 zuwa 31 na watan Maris ...

March 26, 2023
Yan kasuwa na ci gaba da nuna gamsuwar su da samun nasarar Abba Gida-gida na lashe zaben gwamna a jihar Kano
HAUSA NEWS

Yan kasuwa na ci gaba da nuna gamsuwar su da samun nasarar Abba Gida-gida na lashe zaben gwamna a jihar Kano

Kungiyar Dattawan yankasuwar singa na unguwar zango a karamar hukumar ungogo a nan jihar kano,ta nuna mutukar farin cikinta bisa ...

March 25, 2023
Yadda ake hada LEMUN SHAYI MAI Sanyi tare da khadija Salisu Danmaliki
HAUSA NEWS

Yadda ake hada LEMUN SHAYI MAI Sanyi tare da khadija Salisu Danmaliki

LEMUN SHAYI MAI SANYI (ICE TEA) Kayan hadi:- •Ganyan shayi •Suger •Leman tsami •Na’a-na’a •Kanunfari Yadda Ake Hadawa – Za’a ...

March 25, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz