Sarkin makafin Bichi yayi Magana mai ratsa zuciya

Daga Hassan Umar Gwammaja

An yi kira ga mahukunta da kuma masu hannu da shuni suci gaba da taimawa masu bukata ta musamman domin hakan zai hanasu bara a kan tituna da sauran gurare.

Kiran ya fitone daga bakin mai girma sarkin makafin Bichi Alhaji Ibrahim Muhammed Dikko a zantawar sa da wakilin Aksam Media a fadarsa dake garin Bichi

Sarkin yayi kalamai masu nuni da bukatar mayar da hankali a kan masu rauni a cikin al’umma

 

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments