Sanata Shekarau, ya gana da Direbobin Adaidaita sahu

An yabawa sanatan kano ta tsakiya kuma tsohon gwamnan jihar Kano Tenuwa  biyu Malam Ibrahim Shekarau bisa nazari da hangen nesa da yayi a lokacin gwamnatin said har ya kawo mashin din Adaidaita sahu.

Yabon ya fitone daga kungiyar Direbobin Adaidaita sahu ta jihar Kano a taron da suka gudanar domin karrama Malam Shekarau.

Taron karramawar ya gudana be a jihar Asabar karkashin jagorancin shugaban kungiyar Direbobin Adaidaita sahu Malam Nura Sabiu Umar, inda kungiyar tasu ta mika shedar girmamawa ga sanatan Kano ta tsakiya Malam Ibrahim Shekarau

Da yake Jawabin Godiva sanata Shekarau ya yaba da karramawar da kungiyar Direbobin Adaidaita sahun suka yi masa in yaja hankalin su da sukasance masu bin doka da oda.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments