Peter Obi ya fadi wasu dalilai da zasu saka shi barin Nageriya.

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party, Peter Obi ya bayyana cewa yana fama da fuskantar matsin lamba daga sassa daban-daban lamarin da zai iya saka shi ya bar Nageriya

Matsin lambar na zuwa ne a wani martani da yayi jam’iyar APC  bayan shan kaye da yayi a takarar sa ta shugaban kasa duk da kiristocin dake fadin Nageriya sun mara masa baya kwansu da karkwata amma ya karkare a na uku

Obi duk da ya fito fili ya karyata rahoton dake yawo na faifen sauti dake cewa zaben da ya gabata kamar yakin addini ne a gurin kiristoci sai dai yace sautin ba muryar sa bace yarfe jam’iyar APC tayi masa

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments