Jerin gidajen Mai da litar su bata da kyau

Yayin da tsadar man fetur ke kara jawo matsala a kasar nan, gwamnatin Edo ta kara sa’o’in daukar karatun firamare a fadin jihar da sa’a daya

Sai kuma sa’o’i biyu ga kananan makarantun sakandare domin cimma tsarin darussan tare da sanya jadawalin ranakun Alhamis da Juma’a zuwa ranakun Litinin, Talata da Laraba

Gwamnatin ta ga dacewar yin hakan ne domin rage radadin tsadar Man fetur ga talakawa.

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments