INEC ta mika shahadar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar Kaduna

Hukumar Zabe Mai Zaman Katta Ta Kasa INEC, yau tabawa zabban Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Malam Uba Sani shedar sakamako yin nasara a zabe daya gudana 2023 a Headquarters a
Hukumar dake Kantitin Kinshsha a cikin birin jihar

Da yake mikawa zaben Gwamnan da saurar ‘yan Majalisar Dokokin jihar 31 a cikin 34 Farfesa Lawan Suleiman Bilbis wadda shi ne baturin zaben a jihar yace wannan shi ne matakin da Hukumar Zabe Ta Kasa INEC Take yi idan ansamu wadanda suka yi nasarar lashe zaben

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments