• About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
No Result
View All Result
AKSAM MEDIA
No Result
View All Result
Home Metro

Gwamnatin Jihar Zamfara ta amince da a bude wasu Kananan Hukumomi na Jihar

Walid Y Haris by Walid Y Haris
October 24, 2022
in Metro
0
0
SHARES
Share on FacebookShare on Twitter
  1. Daga Sadik Lamin Hassan

 

Gwamnatin jihar Zamfara ta amince da gaggauta bude kananan hukumomin Gummi, Anka da Bukkuyum, da kuma dukkan garuruwa, tituna da kasuwanni da gwamnatin ta rufe kwanan nan saboda tabarbarewar tsaro a wasu sassan jihar.

RelatedPosts

Dr. Zah’ra’u receives new permanent secretary in her ministry

Dr. Zah’ra’u receives new permanent secretary in her ministry

March 16, 2023
Hisbah corps work for the entire communities of Kano State: Hisba Commander General

Hisbah corps work for the entire communities of Kano State: Hisba Commander General

February 23, 2023

Kano CP comments for the Launching Of Eighteen Patrol Motor Vehicles

February 18, 2023

Sanarwar mai dauke da Sa hannu kwamishinan yada labaran jihar Ibrahim Magaji Dosara, inda tacigaba da cewa.

Amincewar ta biyo bayan rahotanni na musamman da aka samu daga al’ummomin da abin ya shafa.

Gwamnati ta kuma janye takunkumin da ta sanya wa harkokin siyasa a jihar.

Sai dai ana shawartar jama’a da su rika gudanar da ayyukansu kamar yadda doka ta tanada, domin gwamnati ba za ta amince da duk wani abu da zai iya kawo cikas ga zaman lafiya da kwanciyar hankali da jami’an tsaro ke samu a yanzu haka.

Gwamnatin jihar karkashin jagorancin mai girma Hon (Dr Bello Mohammed Matawallen Maradun, Shatiman Sokoto) ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen sauke nauyin da kundin tsarin mulki ya dora mata na al’ummar jihar.

Snarwar taci gaba dacewa gwamnatin zata tabbatar wa al’ummar jihar jajircewarta wajen kare rayuka da dukiyoyin al’ ummar jihar.

ShareTweetSendSharePin
Previous Post

Barazanar Matsalar ta tilasta dakatar da aikin titin Kano-Abuja

Next Post

Ambaliyar rwua tayi sanadiyar rasuwar mutane 195 a kasar Nijer

Walid Y Haris

Walid Y Haris

RelatedPosts

Dr. Zah’ra’u receives new permanent secretary in her ministry
Metro

Dr. Zah’ra’u receives new permanent secretary in her ministry

by Aksam Media
March 16, 2023
0

  Kano state ministry of women Affairs and social development Posting of Hajiya Dr. Sa,adatu Sa,id Bala as permanent secretary...

Read more
Hisbah corps work for the entire communities of Kano State: Hisba Commander General

Hisbah corps work for the entire communities of Kano State: Hisba Commander General

February 23, 2023
Kano CP comments for the Launching Of Eighteen Patrol  Motor  Vehicles

Kano CP comments for the Launching Of Eighteen Patrol Motor Vehicles

February 18, 2023
Why Forgiveness Day commemorates in Plateau state

Why Forgiveness Day commemorates in Plateau state

February 7, 2023
Kano state government  shares lights on the Nasarawa children’s Home  matter.

Kano state government shares lights on the Nasarawa children’s Home matter.

January 16, 2023
KAROTA boss speaks as the army brutalize his personnels

KAROTA boss speaks as the army brutalize his personnels

January 13, 2023
0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Login
Notify of
guest
guest
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

March 10, 2023
Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

February 21, 2023
Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

March 29, 2023
INEC tayi umarnin kara gudanar da zabe a jihar Kogi

Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

March 19, 2023
CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register

2
Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

Latest News On N-Power Stipends For Today September 5th, 2022.

1
Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

Masu tura finafinan Hausa sun koka da rashin samun tallafi daga gwamnati duda dinbin yawan da suke dashi

1
Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.

1
Makaman da ake Dari-dari kar Rasha tayi amfani da su akan Ukraine yanzu ta fara

Makaman da ake Dari-dari kar Rasha tayi amfani da su akan Ukraine yanzu ta fara

March 29, 2023
Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

March 29, 2023
Manchester United na shirin gabatar da tayin fam miliyan 80 a kan dan wasan gaba na Tottenham.

Manchester United na shirin gabatar da tayin fam miliyan 80 a kan dan wasan gaba na Tottenham.

March 29, 2023
Abubuwan da ya kamata ku sani gameda sabon shugaban PDP na rikon kwarya

Abubuwan da ya kamata ku sani gameda sabon shugaban PDP na rikon kwarya

March 29, 2023
  • Kamfanin MTN  ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    Kamfanin MTN ya canza hanyoyin saka Kati da siyan data da duba Balas

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yanzu-yanzu: INEC ta fitar da sabuwar Sanarwa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sakamakon zabe na kananan hukumomi 34 na jihar Kano

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Yadda wata makaranta mai dauke da tarin marayu suka yi bikin saukar Al-qur’ani

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Makaman da ake Dari-dari kar Rasha tayi amfani da su akan Ukraine yanzu ta fara
HAUSA NEWS

Makaman da ake Dari-dari kar Rasha tayi amfani da su akan Ukraine yanzu ta fara

Rundunar sojin Rasha ta yi amfani da tsarin Tornado-G wajen harba rokoki da dama a lokaci guda kan cibiyoyin sojan ...

March 29, 2023
Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe
HAUSA NEWS

Rarara ya saki zazzafar Wakar da yayi wa Abba Gida-gida ta cin zabe

March 29, 2023
Manchester United na shirin gabatar da tayin fam miliyan 80 a kan dan wasan gaba na Tottenham.
HAUSA NEWS

Manchester United na shirin gabatar da tayin fam miliyan 80 a kan dan wasan gaba na Tottenham.

Manchester United na shirin gabatar wa Tottenham tayin fam miliyan 80 a kan dan wasanta na gaba dan Ingila Harry ...

March 29, 2023
Abubuwan da ya kamata ku sani gameda sabon shugaban PDP na rikon kwarya
HAUSA NEWS

Abubuwan da ya kamata ku sani gameda sabon shugaban PDP na rikon kwarya

Mataimakin shugaban babbar jam’iyyar adawar Najeriya PDP Umar Iliya Damagun ya zama mukaddashin shugaban jam’iyyar bayan saukar wucin gadi da ...

March 29, 2023
Dalilan da suka hana Priyanka Chopra yin finafinai a India
HAUSA NEWS

Dalilan da suka hana Priyanka Chopra yin finafinai a India

Fitacciyar tauraruwar fina-finan Indiya Priyanka Chopra ta bayyana dalilan da suak sa ta fice daga masana'antar shirye fina-finan ƙasar ta ...

March 29, 2023

Recent Comments

  • Ibrahim S kabara on Hukumar kula da ayyukan yan sanda ta raba lambobin kiran waya Dan sa Ido a ayyukan yan sanda a lokacin zabe
  • Abbas Jibril on Katu ta Yankewa AbdulJabbar Kabara Hukuncin Kisa ta hanyar Rataya
  • Walid Y Haris on Akwai Malaman cocin dake kallan batsa a yanar gizo ta wayoyinsu-Fafaroma
  • Abba Garba Sufi on Kungiyar masu hada-hadar wayoyin hanu ta jihar Kano ta shirya gasar kwallon kafa ga yayanta dake fadin jihar Kano.
  • Sani saadu aliyu on CBN za ta bayar da tallafi ga graduate ku shiga nan kuyi register
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

No Result
View All Result
  • About Us
  • Advertisiment
  • Contact Us
  • Home
  • Privacy Policy
  • Radio

© 2023 Aksam Meadia LLC

wpDiscuz