Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cire dokar hana fita da ta kakabawa al’ummar jihar a jiya bayan ayyana Abba kabir Yusuf a matsayin wanda ya lashe zaben gwamna a jihar Kano
Gwamna Abba Kabir ya ci alwashin ci gaba da kai Dalibai kasashen ketare domin karo karatu
Gwamnan Jihar Kano Engr Abba Kabir Yusuf ya yiwa alkawarin cigaba da tura ɗalibai Masu hazaka zuwa kasashen waje domin...
Read more