Falalar yin Azumin ranar Arafat tare da

FALALAR YIN AZIMIN ARFA

An shawarci al’umma Musulmai na kasar nan danama na duniya baki daya akan yin Azimin ranar Arfa da zai kama a gube: Talata 9 ga watan Zul-Hajji, 1444 AH.

Babban Limamin Masallacin Juma’a Na masallacin  Tunawa da Sardauna Dake Unguwar Gwari a Jihar Kaduna Imam Mika’ila Umar ne ya yi tunatarwa a lokacin da Yake zantawa da wakilin  Aksam Media a garin Kaduna

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments