-
A wata sanarwa da gwamtin jihar ta fitar a jiya lahadi a fadar gwamtin dake Awka, sanarwa tace, wannan wani harajine ga dukkan ‘yan takakarau, suma sauran ‘ yan takarar: gwamnoni da sanatoci da majalisu tarayya da kuma na jihohi akwa nasu kudadin da zasu biya.
Jam’iyun adawa sunyi watsi da sakamakon zaben jihar Kaduna
Rahotanni na nuni da cewa jam'iyun adawa da suka yi takarar gwamnan a jihar Kaduna sun yi watsi da sakamakon...
Read more