Dalilan gwamnan kano na rushe shataletalen kofar gidan Gwamnati

Gwamnatin jihar Kano ta ruguza sanannen shatel-talen nan da yake kusa da kofar gidan Gwamnati

Zuwa yanzu ba a ji dalilin hakan ba, amma sabon Gwamna, Abba Kabir Yusuf ya dage da rushe-rushe

A daren yau kuma aka cigaba da ruguza shagunan da aka gina filin Masallacin Idi da yake Kofar Mata

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments