Yadda wata Cibiya ta karrama sarkin Dillalan Kano

Cibiyar Wayar Da Kan Al’umma Da Kyaukkyawan Shugabanci Ta Kasa Reshin Jihar Kano ta karrama Mai Girma Sarki Dillalan Kano Ambasada Abdullahi Mustapha Arrows

  Karramawar ta gudana ne a ofishinsa dake kofar ruwa filin Hajiya Mariya Sanusi Dantata

Dayake bayyana dalilin Cibiyar na karrama Sarkin Sakatar Cibiyar na kasa Reshen Jihar Kano Sule Hussaini Dawakin Kudu,  yace sakamako irin ayyaukan alkari na ciyar da marayu da yi musu kayan daki, idan za a aurar da su, yasa cibiyar ta karrama shi da lambar yabo mai takin Ambassador Of The Year

Shi ma da yake mayar da jawabi a wurin taron Sarki Dillalan Kano Ambasada Abdullahi Mustapha Arrows yace ya jidadin da wannan Cibiyar wace ta hada kwararrun ‘Yanjaridu har ta hango irin ayyaukan alkarin da yake yi wa al’mmar jihar Kano da kasa baki daya

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments