Yadda al’umma ke ci gaba da kokawa bayan CBN yace ya tura wa bankuna takardun kuɗi

Bankunan kasuwanci a faɗin Najeriya sun bi umarnin CBN zasu fito aiki a ranakun Asabar da Lahadi

CBN ya tabbatar da cewa ya fito da takardun naira da ke ajiye a wurinsa kuma ya tura su ga bankuna

Da yawan Bankuna sun tura wa kwastomominsu sakonnin Email na lokacin da zasu same su a ranakun Asabar da Lahadi

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
guest
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments